Ademola Lukman ya zama gwarzo dan wasan Afrika

An zabi Ademola Lukman a matsayin gwarzon dan wasan Afirka bangaren maza na shekarar 2024.
Hukumar kwallon kafar Afirka CAF ta zabi dan wasan dan Najeriya, mai bugawa kulob din Atalanta dake Italiya a wani biki a daren Litinin a birnin Marrakech na Morocco.
Lukman dai ya doke yan wasa irinsu Mohammed Salah, Ashraf Hakimi da dai sauransu
A 2023 ma dan wasan Najeriya Victor Osimhen ne ya lashe gasar.
Ademola Lukman ya zama gwarzo dan wasan Afrika


Discover more from viewnowafrica.com.ng

Subscribe to get the latest posts sent to your email.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Discover more from viewnowafrica.com.ng

Subscribe now to keep reading and get access to the full archive.

Continue reading