An zabi Ademola Lukman a matsayin gwarzon dan wasan Afirka bangaren maza na shekarar 2024.
Hukumar kwallon kafar Afirka CAF ta zabi dan wasan dan Najeriya, mai bugawa kulob din Atalanta dake Italiya a wani biki a daren Litinin a birnin Marrakech na Morocco.
Lukman dai ya doke yan wasa irinsu Mohammed Salah, Ashraf Hakimi da dai sauransu
A 2023 ma dan wasan Najeriya Victor Osimhen ne ya lashe gasar.
Ademola Lukman ya zama gwarzo dan wasan Afrika
Discover more from viewnowafrica.com.ng
Subscribe to get the latest posts sent to your email.