Tattalin arzikin kasa ya haɓaka da kashi 3.46 a rubu’i na uku na Shekarar 2024

Babban Bankin Kasa (CBN) ya sanar da cewa tattalin arzikin ƙasar ya samu ci gaba da kashi 3.46 cikin ɗari a rubu’i na uku na shekarar 2024, daga kashi 3.19 cikin ɗari da aka samu a rubu’i na biyu na shekarar.
CBN ya bayyana cewa haɓakar tattalin arzikin ya samo asali ne daga wasu ɓangarorin da ba na albarkatun man fetur ba, tare da nuna cewa bangarorin kamar noma, masana’antu, da fasahar zamani sun taka rawar gani wajen wannan cigaban.
CBN ya ce manufofin inganta kasuwanci da gwamnati da masu ruwa da tsaki suka aiwatar sun taimaka wajen samun wannan cigaban.
Tattalin arzikin kasa ya haɓaka da kashi 3.46 a rubu’i na uku na Shekarar 2024


Discover more from viewnowafrica.com.ng

Subscribe to get the latest posts sent to your email.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Discover more from viewnowafrica.com.ng

Subscribe now to keep reading and get access to the full archive.

Continue reading