Tinubu, ka zama mai rikon amana – Limamin Legas

Babban Limamin Masallacin Juma’a na Lekki, Lagos, Ridhwan Jamiu, ya yi kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya kasance mai rikon amana da adalci ga al’umma a koda yaushe.
Shugaba Tinubu ya halarci sallar Juma’a a Masallacin Juma’a na Lekki tare da sauran masu ibada ranar Juma’a.
Wannan sallar Juma’a ita ce fitowar Shugaban kasa ta farko a bainar jama’a bayan ya dakatar tarukan da aka sbirya yi saboda hadurrukan da suka faru a wasu sassan ƙasar.
Limamin ya kuma yi kira ga ‘yan Najeriya da su kasance masu gode wa Allah a lokacin ni’ima da kuma haƙuri a lokacin jarabawa.
Limamin ya yi addu’o’i don samun nasarar Shugaban kasa wajen jagorantar Najeriya zuwa ga zaman lafiya, tsaro, da kuma ci gaba.
Tinubu, ka zama mai rikon amana – Limamin Legas


Discover more from viewnowafrica.com.ng

Subscribe to get the latest posts sent to your email.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Discover more from viewnowafrica.com.ng

Subscribe now to keep reading and get access to the full archive.

Continue reading